Bamidele Aturu | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Q13141019 , 16 Oktoba 1964 |
ƙasa | Najeriya |
Mutuwa | Lagos, ga Yuli, 2014 |
Karatu | |
Makaranta |
Kwalejin Ilimi ta Adeyemi Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya Jami'ar Obafemi Awolowo Jami'ar Lagos |
Harsuna |
Turanci Yarbanci |
Sana'a | |
Sana'a | Lauya da Mai kare ƴancin ɗan'adam |
Bamidele Aturu (an haifi shi a watan Oktoban shekara ta 1964 - Yuni 2014) ya kasance Lauyan Najeriya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam .